Allah Sarki Duniya, Kalli Yadda Yan Bindiga Suka Hallaka Mutum 7 Yan gida daya a Jihar Taraba bayan Sunyi garkuwa dasu » Labarai

 Allah Sarki Duniya, Kalli Yadda Yan Bindiga Suka Hallaka Mutum 7 Yan gida daya a Jihar Taraba bayan Sunyi garkuwa dasu » Labarai

Allah Sarki Duniya, Kalli Yadda Yan Bindiga Suka Hallaka Mutum 7 Yan gida daya a Jihar Taraba bayan Sunyi garkuwa dasu » Labarai

Allah Sarki Duniya, Kalli Yadda Yan Bindiga Suka Hallaka Mutum 7 Yan gida daya a Jihar Taraba bayan Sunyi garkuwa dasu

Innalillahi Wainna ilaihirrajiun Yan Bindiga Sun Kashe Iyalan Sarkin Mutum biyu harsu Bakwai a karamar Hukumar gasool ta Jihar Taraba Bayan Sun Yi Garkuwa Da Su.

Mai Martaba Sarkin Mutum Biyu dake karamar hukumar Gassol a jihar Taraba, ya jagoaranci zuwa makabarta domin halartar jana’izan iyalansa da ‘yan ta’adda suka halaka bayan sun yi garkuwa

Post a Comment

Previous Post Next Post