Mutumin da yayi lalata da ‘Yarsa’ ‘yar shekara 7 ya gurfana gaban kotu

 

Mutumin da yayi lalata da ‘Yarsa’ ‘yar shekara 7 ya gurfana gaban kotu


Kotu ta tasa ƙeyar wani magidanci da yayi lalata da ‘yarsa ya shekara 7 zuwa gidan yari

 

Wata kotun majestari mai lamba biyu dake da zama a unguwar Iyaganku a birnin Badun na jihar Oyo ta bada umarnin tsare wani magidanci a gidan gyaran hali sakamakon zargin sa da yin lalata da ‘yarsa ‘yar shekara 7.

 

Mutumin mai suna Gboyega lasisi ɗan shekara 50 ana zarginsa da lalata kankanuwar ‘yarsa ta cikinsa.

 

Alkalin kotun mai shari’a P.O Adetuyibi nan take ya bada umarnin tsare mutumin a gidan yari dake Abolongo a birnin Oyo.

 

Post a Comment

Previous Post Next Post